Bangaren kasa da kasa, ma’aikatar harkokin wajen kasar Iran ta yi Allah wadai da kakkausar murya dangane da harin ta’addancin da aka kai a birnin Kabul na kasar Afghanistan a cikin masallaci.
Lambar Labari: 3481615 Ranar Watsawa : 2017/06/16
Bangaren kasa da kasa, Ma'ikatar harkokin wajen kasar Iran ta kirayi jakadan kasar Pakistan da ke Tehran, domin nuna rashin jin dadi dangane da kisan da wasu 'yan ta'adda daga cikin Pakistan suka yi wa jami'an tsaron Iran masu gadi a kan iyakokin kasar da Pakistan.
Lambar Labari: 3481446 Ranar Watsawa : 2017/04/28